Bola Tinubu
Francis Okoye, jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, a Kudu maso Gabashin Najeriya ya shawarci Atiku Abubakar da Peter Obi su goyi bayan Shugaba Tinubu.
Majalisar dattijan Najeriya ta tantance tare da tabbatar da naɗim sabbin kwamishinonin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC a zaman yau Laraba.
A ranar Laraba, majalisar dattawan Najeriya ta amince da dala biliyan 7.8 da kuma yuro miliyan 100 a matsayin kudin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai ciyo bashi.
Kungiyar Kwadago a Najeriya, NLC ta tura sakon gargadi ga gwamnati kan kame shugabanta, Joe Ajaero, ta ce za ta durkusar da Najeriya da yajin aiki.
Bola Ahmed Tinubu ya halarci taron da ake yi wa mukarrabansa da jami’an gwamnati, a nan ya ce duk wani wanda ba zai iya sauke nauyin ba, ya ajiye aikinsa.
Shugaban kamfanin BUA, Abdulsamad Rabiu ya tabbatarwa da shugaban ƙasa Bola Ahmed, sabon farashin simintinsa zai fara aiki da zarar an ƙaddamar da sabbin wurarensa.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta kashe fiye da N4.4bn a kan motoci, sannan za a kashe biliyoyin kudi domin a gyara inda Bola Tinubu da Kashim Shettima su ke kwanciya.
Gwamnonin Jihohin PDP sun jinjinawa kokarin Shugaban kasa Bola Tinubu wajen magance rikicin siyasar da ya kunno tsakanin Nyesom Wike da Gwamnan Ribas.
Majalisar dattawa ta amince da naɗin Zacchaeus Adedejia matsayin sabon shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa (FIRS) bayan Tinubu ya kori magabacinsa.
Bola Tinubu
Samu kari