Bola Tinubu
Majalisar shari'a ta Najeria (NJC) ta amince da karin matsayin alkalai 11 daga Kotun Daukaka Kara zuwa Kotun Koli. Za a nada su da zaran Shugaba Tinubu ya sa hannu.
Fatara tana tada tsohon bashi, ‘Yan majalisan da aka yi a 1990s sun roki gwamnatin Bola Tinubu ta biya su albashi da alawus na aikin da su ka yi a baya.
Gwamnati ta yi watsi da batun Mambilla a 2024, Tun a shekarar 2017 Muhammadu Buhari ya amince a kashe $5.792bn domin wannan aiki, har yau dai maganar ba tayi nisa ba
Shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila ya yi martani kan jita-jitar cewa an ware biliyan 21 don gyaran gidansa da ke Abuja inda ya ce karya ce.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud ya ce kashe mutane da ake yi a Kaduna ba kuskure ba ne. Shi ma Dr. Sani Umar Rijiyar Lemu ya fitar da jawabi bayan abin da ya faru.
Hukumar Shari'a a Najeriya (NJC) ta amince da karin girma ga alkalai 11 zuwa Kotun Koli yayin da jihohi da dama ke dakon hukuncin kotun a shari'ar zabensu.
A ranar Laraba, 6 ga watan Disamba, ne gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin ma’aikata da aka rike da farko saboda akasi a tsarin biyan albashi na IPPIS.
Nyesom Wike ya gamu da fushin wasu mazauna da 'yan asalin garin Abuja. A yau jama'a sun yi zanga-zanga a birnin Abuja, sun bukaci a tsige Ministan Najeriya.
Kungiyar dattawan Arewa sun caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan mayar da hankali a lamuran tattalin arziki maimakon tsaron rayukan al'ummar kasar.
Bola Tinubu
Samu kari