Bola Tinubu
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya ba da tabbacin cewa gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu za ta shawo kan kalubalen da ke kasar.
Kanin tsohon Sanatan Ebonyi ta Kudu zai nemi kujerar Majalisar tarayya a jam’iyyar APC. Austin Umahi zai iya zama magajin David Umahi a majalisar dattawa.
Bola Ahmed Tinubu ya bayyana tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin amini kuma kwararren ɗan siyasa da ya sadaukar da kansa ga bauta ma ƙasa.
Shugaba Tinubu ya yi alkawarin ci gaba da ba da tallafi ga 'yan kasar yayin da ake ci gaba da wahala a kasar tun bayan cire tallafin mai a watan Mayu.
Salihu Muhammad Lukman ya yi magana a kan gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ya ce da farko Tinubu ya samu karbuwa, yanzu an koma irin mulkin Muhammadu Buhari.
Mutumin Atiku Abubakar da ya zarge shi da rashin gaskiya ya samu mukami da Bola Ahmed Tinubu ya nada sababbin darektoci a ma’aikatar harkokin jiragen sama.
Bayan fitowarsa daga gidan kurkurku, Godwin Emefiele ya musanya zargin da ake yi masa na tafka barna a lokacin da yake rike da bankin CBN, ya ce sharri ne,
Gwamnatin tarayya na duba yiwuwar sake siyan wasu bankunan kasuwanci guda biyu da aka siyar a lokacin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele.
Kungiyar Yarbawa ta ce kada shugaba Tinubu ya shiga rikicin da ke tsakanin Abba Kabir Yusuf da Gawuna a halin da ake ciki a yanzu, sun bayyana dalilin da yasa.
Bola Tinubu
Samu kari