Bola Tinubu
A majalisar dattawa da wakilan tarayya, tun daga zabe aka ga abubuwa a 2023. An rika samun matsaloli musamman da Sanata Godswill Akpabio da sauan 'yan majalisar.
Gwamnan jihar Enugu, Peter Mbah, da Bola Tinubu sun yi alkawarin jama’a za su gwangwaje a shekarar nan, a cewarsu tattalin arziki zai bunkasa a 2024.
Biyon bayan matakin gwamnatin Tinubu na daina tantancewa da amincewa da kwalin digiri daga wasu jami'o'in kasashen waje, an bayyana jerin jami'o'in da abin ya shafa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin sabon shugaban hukumar jindadin al'umma ta kasa (NSIPA), bayan ya dakatar da shugabar hukumar.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ta ware naira biliyan 100 domin dawo da shirin ciyar da dalibai abinci a fadin kasar. Shirin zai bunkasa harkar koyo
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da dakatar da Halima Shehu a matsayin shugabar hukumar NSIPA da ke kula da ayyukan jin dadin al'umma ta kasa,
Rev James Odedeji, babban fasto a Najeriya, ya bayyana abun da ba zai yi tasiri ba a 2024 yayin da shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu a kasafin kudi.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana irin jin dadin da ya yi bayan Shugaba Tinubu ya cire tallafin mai a Najeriya yayin da ake fama da tsadar rayuwa
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya sha alwashin inganta wutar lantarki yayin da aka shiga shekarar 2024, Bola ya ce wutar za ta wadata a ko ina a fadin kasar.
Bola Tinubu
Samu kari