Bola Tinubu
Atiku Abubakar ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar rashin tsaro da ake fama da ita, ya ce dole a san yadda za a kama wadanda su ka kashe mutane a Filato
Abubuwa 29 ne 'yan majalisa da sanatoci za su kashe kudinsu a kai a shekarar bana. Mun tattaro yadda Sanatoci da 'Yan majalisar wakilai za su kashe kudinsu a 2024.
Bishop Joseph Edoro na majami’ar ‘A Touch From Heaven International Ministry’ ya bayyana hasashe masu tayar da hankali game da mulkin Shugaba Bola Tinubu a 2024.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai fito ranar Litinin domin yiwa 'yan kasa jawabi mai daukar hankali kan yanayin da kasar nan ke ciki da kuma mafita.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake sanya yan Najeriya suna tofa albrkacin bakinsu bayan ya hana jami'an tsato dakatar da shi daga gaisawa da Okoya.
'Yan majalisa sun yi karin fiye da Naira tiriliyan a kasafin kudi. Abubakar Kabir Abubakar ya yi bayanin abin da su ka hango wajen yin kari a kundin kasafin 2024.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmee Tinubu, kan rashin biyan albashin ma'aikata na watan Disamban shekarar 2023.
‘Yan Majalisa sun yi wa kan su karin N140bn a kasafin kudin 2024. Sanatoci da ‘Yan majalisar wakilai sun warewa kan su N344bn daga lissafin N200bn.
Majalisar Dattawa da amince wa Shugaba Tinubu karbo basukan dala biliyan 7.8 da kuma Yuro miliyan 100 don inganta rasuwar 'yan kasar ta fannoni da dama.
Bola Tinubu
Samu kari