Bola Tinubu
Korarrun 'yan Majalisun jihar Plateau guda 16 da aka rusa zabensu a Kotun Daukaka Kara sun sha alwashin komawa kujerunsu karfi da yaji a gobe Talata.
Dattawan jami'yyar APC a jihar Kano sun bai wa Shugaba Bola Tinubu shawara kan kiraye-kirayen korar shugaban jam'iyyar ta kasa, Dakta Abdullahi Ganduje.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin jagororin kungiyar kiristoci ta Najeriya watau CAN a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja yau Litinin, 22 ga Janairu.
Jami'yyar APC mai adawa a jihar Kano ta yi zazzafan martani kan kiraye-kirayen korar shugabanta, Umar Ganduje daga mukaminsa inda suka ce daukar nauyinsu aka yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sakon taya murnar cika shekara 50 ga jigon jam'iyyar PDP, Reno Omokri. Omokri ya yi aiki da Goodluck Jonathan.
Sabbin hotunan Sanata Rabiu Kwankwaso da jigon APC, Cif Bisi Akande ya kara jefa shakku kan makomar Sanatan inda ake zargin zai iya komawa jami'yyar APC.
Tsohon shugaban PDP, Injiniya Bayo Dayo ya watsar da jam'iyyar a jihar Ogun inda ya dawo APC saboda ayyukan raya kasa da Shugaba Bola Tinubu ke yi.
Majalisar kolin shari’a da addinin musulunci ta ce talakawa sun karu, mafi yawan jama’a suna neman abin da za su ci da Bola Tinubu ya karbi ragamar mulki.
Kungiyar ACF ta ce ana maida ayyuka zuwa Kudu daga garin Abuja, kuma a ma’aikatar jiragen sama, darektoci 8 daga cikin 40 da aka nada ne kurum daga Arewa.
Bola Tinubu
Samu kari