Bola Tinubu
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gargadi kafafen yada labarai da su daina kira Daniel Bwala a matsayin hadiminsa. Ya fadi dalilansa.
Wani mai fafutuka, Toyin Raheem, ya roki shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya yi murabus daga kujerar shugaban kasar Najeriya. Ya koka da halin da al'ummar kasar ke ciki.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamar ministar kwadago da samar da aikin yi, Nkeiruka Onyejeocha, ta gana da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shirin yajin aiki.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya tura sunayen sabbin daraktoci 5 da ya naɗa a babban bankin Najeriya zuwa ga majalisar dattawa ranar Talata, 13 ga Fabrairu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya baiwa daukacin ‘yan kungiyar Super Eagles lambar karramawa ta kasa ta 'Member of the Order of Niger (MON), da kyautar gidaje a Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin ƴan wasan, koci da sauran jami'an gudanarwa na Super Eagles bayan rashin nasarar da suka yi ranar Lahadi.
Tsohon kakakin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kare matakin Tinubu inda ya ce ko ina yanzu akwai matsalar tsadar rayuwa a duniya.
Bayo Onanuga, mai ba Shugaba Tinubu shawara kan yada labarai da dabaru, ya bayyana cewa Najeriya kasa ce matalauciya wacce arzikinta bai kai inda ake kai sa ba.
Primate Elijah Ayodele, ya gargadi Shugaban kasa Bola Tinubu game da rikcin tattalin arziki. Ya yi hasashen cewa dala za ta kai N1700 sannan buhun shinkafa N90,000.
Bola Tinubu
Samu kari