Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da daukacin gwamnonin Najeriya 36 a fadarsa da ke Abuja kan halin da kasa ta ke ciki kafin ya shilla zuwa Habasha.
Sarkin Musulmi da sauran Sarakunan Arewa sun yi zama a Kaduna, sun fadawa kan su gaskiya. Sarakunan sun ce lamarin wahalar rayuwa da yunwa ta kai intaha.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ba za ta iya ci gaba da bayar da tallafin wutar lantarki ba.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta tabbatar da tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Wabara a matsayin shugaban kwamitin amintattu BoT na ƙasa.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa’ad Abubakar ya nuna damuwa kan yadda aka bar matasa babu aikin yi inda ya ce hakan babban barazana ce ga Najeriya.
Mambobin Majalisar Wakilai akalla 60 ne suka bukaci sauya yadda ake mulki a Najeriya inda suka bukaci sauyawa zuwa tsarin Majalisa mai dauke da Fira Minista.
Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawa ta amince da naɗin Dakta Kelechi Ohiri, a matsayin darakta janar na hukumar inshorar lafiya ta ƙasa NHIA.
Wani sojan Najeriya da ya samu rauni a fagen daga yayin kare martabar Najeriya, ya soki matakin Tinubu na ba 'yan wasan Super Eagles kyaututtuka masu gwabi.
Shugaba Bola Tinubu zai tafi kasar Habasha don halartar babban taron kungiyar Nahiyar Afirka (AU) a karo na 37 a birnin Addis Ababa da ke kasar a gobe Alhamis.
Bola Tinubu
Samu kari