Majalisar dokokin tarayya
Muktar Aliyu Betara, ɗaya daga cikin ƴan takarar da ke neman kujerar kakakin majalisar wakilai, ya bayyana dalilin na bijirewa APC kan shugabancin majalisar.
Idris Wase, mataimakin kakakin majalisar wakilai ya ayyana a hukumance aniyar sa ta zama kakakin majalisar wakilai ta 10. Wase ya yi fatali da matsayar APC.
Mataimakin shugaban kasa mai jiran gado, Sanata Kashim Shettima, ya ce APC ta duba muhimman abubuwa kafin cimma matsayar goyon bayan Godwin Akpabio da Abbas.
‘Yan Takaran Majalisa sun watsawa Kashim Shettima kasa ido. Sanata Shettima bai samu damar zama da Wase, Betara, Jaji, Soli da sauran masu takarar majalisa ba
Zababben mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashin Shettima, ya karbi bakuncin ɗan takarar kakakin majalisar wakilan tarayya, Tajudeen Abbas da tawagarsa a Abuja.
A yammacin Juma'ar nan, Sanata Abdul'aziz Yari, ya ziyarci jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa dake babban Birnin tarayya Abuja.
Sanata Uzor Kalu yana so ya zama shugaban majalisa, amma har gidan yari ya je. EFCC ta taba cafke sauran 'yan takara irinsu Abdulaziz Yari da Godswill Akpabio
Akwai yiwuwar jam’iyyar APC ta canza tunani a kan shugabancin majalisa. Boren Sanatoci da ‘Yan Majalisan Arewa zai tursasa Shugabannin APC su yi amai su lashe
Majalisar wakilai ta Najeriya ta samu shugabanni daban-daban tun shekarar 1999 zuwa yanzu da Honarabul Femi Gbajabiamila ke jagorantarta kafin zaban Hon Abbas.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari