Majalisar dokokin tarayya
Yayin da APC ke tsammanin ta kawo karshe tseren kujerar kakakin majalisar wakilai, ga dukkan alamu wata sabuwar wuta ce ta kama tsakanin 'ya'yan APC mai mulki.
Mai neman takarar majalisar wakilai a jam’iyyar APC, Honarabul Abbas Tajudden ya ce shi ba zai zama dan amshin shata ba in har ya samu shugabancin majalisar.
Wata kungiya ta ‘yan majalisa za ta goyi bayan matakin da APC ta dauka a majalisa, sun sallamawa matsayar Shugabannin Jam’iyyar, za ta ba Bola Tinubu hadin-kai.
Tajuddeen Abbas ya yi bayanin abin da ya sa Arewa maso Yamma ta samu Shugaban majalisar wakilai da mataimakin shugaban majalisar dattawa a lissafinsu na APC.
‘Yan adawa sun dunkule a wuri guda domin ganin sun samu galaba a majalisa, amma rashin hadin-kan jam’iyya mai rinjaye zai iya jawo ‘yan adawa su yi masu kafa
Sanatocin Ibo ba su yarda da ‘Dan takaran Tinubu ba a takarar Majalisa. An yi kira ga Bola Tinubu ya yi adalci, a tabbata Ibo ya zama shugaban majalisar dattawa
A makon jiya wani sabon Sanata ya rubutawa APC takarda, ya ce zai nemi shugabancin Majalisa. Patrick Ndubueze ya sanar da shugabannin NWC zai nemi shugabanci.
Da alama Tajudeen Abbas ya samu goyon bayan Bola Tinubu a tseren majalisa. ‘Dan majalisar na mazabar Zaria da kewaye yana da jan aiki a gabansa a takarar bana.
Musa Saidu ya ce Dattawan Arewa ba su tare da Godswill Akpabio domin Sanatan ba masoyin Arewa ba ne, hakan na zuwa ne bayan an ji wasu ‘Yan Arewa su na bayansa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari