Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dokokin jihar Osun ta dakatar da shugaban karamar hukumar Ede ta Kudu, Mr. Lukman Afolabi saboda furta kalaman cin mutunci ga kakakin majalisar jihar.
Majalisar wakilan tarayya ta amince da kudirin garambawul ga kundin dokokin zaben Najeriya, a yanzu ya tsallake karatu na farko ya shiga na biyu yau Laraba.
Majalisar wakilai ta amince da kudurin da yake neman a binciki jami'an ma'aikatu da hukumomin gwamnatin tarayya da ke da hannu s badakalar samo digirin bogi.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Cardoso, ya bayyana gaban majalisar wakilan tarayya tare da ministoci biyu bayan gayyatar da aka musu kan tattalin arzikin kasa.
Bayan zaben Sanatoci da aka yi, Musa Mustapha ne zai dare kujerar da Ibrahim Geidam ya bari. Kwamishinan sufurin na jihar Yobe suruki ne ga Ministan ‘yan sanda.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta ayyana zaben Majalisar Tarayya a mazabar Jalingo/Yorro /Zing a jihar Taraba a matsayin wanda bai kammala ba.
Tsohon Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo, ya zargi shugabar kotun daukaka kara, Monica Dongban-Mensen da karbar cin hanci ta hannun yaransu.
Sanata mai wakiltar mazabar Delta ta Arewa, Ned Nwoko, ya yi magana game da ba ‘yan Najeriya damar mallakar bindiga don kare kansu daga harin 'yan bindiga.
Majalisar tarayya ta tsayar da watan Disamba na shekarar 2025 a matsayin wa'adin kammala aikin bitar kundin tsarin mulkin kasar na shekarar 1999.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari