Majalisar dokokin tarayya
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu ya ce gwamnatocin da suka sjude ne suka jefa Najeriya a matsin tattalin arzikin da take ciki ba Bola Tinubu ba.
Duk da an tunbuke shi Philip Shaibu bai da niyyar dawo da motocin ofis. Tsohon mataimakin gwamnan ya ce masu neman ya dawo da motocin ba su da tausayi.
Ana rade-radin cewa gwamnatin tarayya ta yi wa Sanatoci da 'Yan majalisa karin albashi. Mun tattaro martanin jama’a yayin da aka ji an kara albashin majalisa a boye
A zaman da ta yi na yau Talata, 30 ga watan Afrilu, majalisar wakilai ta bukaci hukumar NERC da ta dakatar da aiwatar da sabon kudin wutar da ta sanar a baya.
Ministan wutar lantarkin Najeriya ya shawarci yan kasa da ka da su kuskura su biya kudin wutar da ba su sha ba. Ya bayyana haka ne a gaban kwamitin majalisa
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa Najeriya tana asara mai tarin yawa sakamakon gangar danyen man fetur 300,000 da ake sacewa a kullum.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Mun kawo sunayen Ireti Kingibe da sauran matan da suka doke maza, suka lashe kujerar Sanata a zaben 2023. Jam’iyyar LP ta samu kuri’u 202, 175 a zaben Abuja.
Gwamnan Ribas ya kuma fuskantar sabuwar matsala bayan da majalisar jihar ta bijirewa umarnin babbar kotuna jihar tare da rattaba hannu kan dokar kananan hukumomi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari