Majalisar dokokin tarayya
Kungiyar Sourthern Borno Concerned Citizens (SBCC) ta shirya gudanar da azumi domin karrama Gwamna Babagana Umara Zulum da Sanata Mohammed Ali Ndume.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga masu adawa da kudurin haraji. Hadimin Bola Tinubu ya ce jama'a su daina sukar kudurin. Sunday Dare ya fadi muhimmancin kudurin.
'Yan majalisar Kano sun zauna a kan kudirin haraji. An samu dan APC da 'yan NNPP a taron da gwamnatin Kano ta jagoranta. Sun ki amincewa da kudirin.
Majalisar dokokin Najeriya ta dakatar da tattaunawa kan kudirin harajin shugaba Bola Tinubu bayan suka daga yan majalisun Arewa da gwamnonin yankin.
Dan Majalisa daga Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi magana kan batun sabon kudirin haraji inda ya ce kwata-kwata babu inda hakan zai cutar da talaka ko Arewa.
Kwamitin Majalisar wakilai ya shirya jin ra'ayin yan Najeriya. Za a gudanar dA babban taro a karshen shekarar 2024. Za a tattauna batun yancin kananan hukumomi.
Farfesa Mansur Sokoto ya bukaci yan majalisa su yi taka tsantsan a kan amincewa da kudirin harajin Tinubu saboda zargin maƙarƙashiya a cikinsa aka hasashe
Gwamna Babagana Umara Zulum ya nuna adawarsa a fili kan sabuwar dokar haraji da Shugaba Bola Tinubu ya gabatarwa majalisa. Ya ce dokar za ta illata Arewa.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu, Ali Ndume, ya nuna damuwa kan yadda aka yi gaggawar amincewa da kudirin dokar sake fasalin haraji da aka bijiro da shi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari