Majalisar dokokin tarayya
Shugaban majalisar jihar Delta ya tsallake rijiya ta baya a wani hadarin jirgin ruwa da ya faru a yankin Warri. Shugaban majalisar ya ce har yanzu yana cikin fargaba
Majalisar wakilai ta bukaci ma'aikatar ilimi ta duba yiwuwar aiki da harshen uwa a makarantun boko. Hakan zai sa a dawo amfani da Hausa a makarantun Arewa.
Mambobin kwamitin Sanata SanI Musa da Hon Abiodun Falake sun bayyana ra’ayinsu ne yayin Nazari kan daftarin kashe kudin gwamnati tsakanin 2025-2027.
Sanata Enyinnaya Abaribe, mai wakiltar Abia ta Kudu, ya yi ikirarin cewa majalisar tarayya ba ta ba Tinubu izinin sayen sabon jirgin shugaban kasa ba.
Dan Majalisar Tarayya a NNPP daga jihar Kano, Ali Madaki ya magantu kan shirin tuge shi daga mataimakin shugaban marasa rinjaye inda ya ce shirin Rabiu Kwankwaso ne.
Mambobin NNPP a majalisar wakilai sun goyi bayan sauke Hon Ali Madaki daga matsayin shugaban marasa rinjaye bayan ya sanar da barin tafiyar Kwankwasiyya.
Masu amfani da soshiyal midiya sun durarwa Hon. Thaddeus Attah kan sanya hular shugaba Bola Tinubu alhalin yana dan jam'iyyar Labour. Ana zarginsa da cin amana.
A wannana rahoton za ku ji cewa akwai alamun za a samu tataburza tsakanin yan majalisar wakilan kasar nan kan sabon bashin Naira Tiriliyan 1.77 da Tinubu ya nema.
A wannan rahoton za ku ji cewa hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta fara bibiyar wasu ayyukan mazabu wadanda gwamnati ta ce ta aiwatar.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari