Majalisar dokokin tarayya
Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana samun karbuwa tsakanin wadanda za su je majalisa da masu-ci. Akwai masu ganin tsayawa takarar Betara za ta bata lissafin APC.
Tolulope Akande-Sadipe ta shiga takarar kujerar mataimakiyar kakakin majalisar tarayya. Ƴar takarar ta ayyana aniyar ta na ɗarewa kan kujerar mafi girma ta 2.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Najeriya Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa zarge-zargen da ake mi shi na kisan kai ba za su hana shi riƙe muƙami ba
Da alamu Idan ‘yan APC ba su hada-kan su ba, sauran ‘yan adawa za su iya kawo masu matsala a zaben bana. PDP, LP da NNPP su na neman karbe shugabancin majalisa
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce dole sai da Bola Ahmed Tinubu za'a cimma matsaya kan majalisa ta 10.
Takarar AbdulAziz Yari ta na cigaba da samun karbuwa a wajen ‘yan siyasa da wadanda ake yi da su. ‘Yan kungiyar Tinubu/Shettima Network na goyon bayan shi.
Ado Doguwa ya bayyana irin yadda yake gudanar da rayuwarsa da kuma yadda hakan ke da tasiri ga yadda ya rike gidansa mai mata hudu da 'ya'yansa sama da 20.
Babban lauya kuma dan rajin kare hakkin bil'adama ya shawarci jam'iyyar APC da su bawa Ahmed Wase wato mataimakin kakakin majalisar shugabancin majalisar ta 10
Sanata Godswill Akpabio da Abdulaziz Yari su na kokarin shawo kan Sanatocin Jam'iyyar PDP, Yari yana ganin daga yankin Arewa ya kamata a samu shugaban majalisa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari