Majalisar dokokin tarayya
Mai neman shugabancin majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Muktar Betara Aliyu, ya sanya labule da zaɓaɓben shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, a Abuja.
Za a ji zababbun ‘Yan Majalisa sun bayyana wanda su ke so ya shugabance su a Majalisa ta 10. Ismail Haruna Dabo ya ce Hon. Muktar Aliyu Betara ne zabinsu a 2023
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu mutum uku sun gurfana a gaban kotu bisa zarginsu da aikata zamba, ciki har da kakakin majalisar jihar Ondo a Kudu.
Da alama an bar APC da Bola Tinubu da ciwon kai, mutanen Arewa maso yamma su na son kujera ta #3. Wasu su na goyon bayan Arewa su samu shugabancin majalisa.
Hon. Mukhtar Aliyu Betara yana cikin ‘Yan majalisar APC da ke hangen kujerar Rt. Hon. Femi Gbajabiamila, zai gwabza da Ahmed Wase, da Aminu Sani Jaji da wasunsu
‘Yan majalisa sun tofa albarkaci a kan zaben wannan karo. Kason kujerun zai zo da sarkakiya musamman saboda Musulmai za su dare shugaban kasa da mataimaki
Yayin da ya rage 'yan kwanaki a rantsar da majalisa ta 10, wani zababben ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Taraba, Ismaila Maihanci, ya kwanta dama.
Gwamnoni da suka yi mulki su na harin kujerar shugaban majalisar dattawa. Wannan karo har da sababbin shiga majalisar kasar ake neman yin takarar shugabanci.
Ganin su na da ‘yan majalisa har 182, ‘Yan adawa sun ce rinjaye yana hannunsa a 2023. ‘Yan majalisa sun ja daga wajen yaki da Jam’iyyar APC a zaben na bana.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari