Yan ta'adda
'Yan ta'addan Boko Haram masu tayar da kayar baya a Borno, sun kai sabon harin ta'addanci inda suka kona gidaje masu yawa tare da wata coci a Chibok.
Jihohin Kudu maso Yamma na tunkarar barazanar tsaro daga ‘yan bindiga da mayakan ISWAP yayin da DSS ta kama mutum 10 da ake zargi da ta’addanci a shiyyar.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun aika da wasu tsageru masu tayar da kayar baya.
Dakarun tsaro sun kashe Idi Mai Randa da Ya’u a Zamfara. An samu nasara mai girma a yaki da 'yan fashi tare da kakkabe maboyarsu a jihohin Arewa maso Yamma.
Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da kisan manoma 40 a Dumba, ya ja kunnen jama'a su zauna cikin yankunan tsaro don kare rayuwarsu daga barazanar 'yan ta'adda.
Gwamnatin jihar Borno ta nuna takaicinta kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka kai a kan manoma. Ta bayyana harin a matsayin aikin ta'addanci.
Wani matashi ya yanke kan budurwarsa ya sanya a buhu a jihar Nasarawa. An kama matashin yana kokarin guduwa bayan an ga jini na diga a cikin buhunsa.
'Yan ta'addar Boko Haram sun kai mummunan hari jihar Borno sun kashe manoma 40. Boko Haram sun mamaye kauye suna harbi kan mai uwa da wabi yayin harin.
Tsagerun 'yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane tare da kona gidaje masu yawa a harin da suka kai.
Yan ta'adda
Samu kari