Yan ta'adda
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar, ya magantu kan matsalar ta'addanci a Arewacin kasar inda ya ce a yanzu tsaro ya inganta a yankin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu da ake zargi da garkuwa da mutane sun sace wata mata mai shekaru 60, Talatu Ali, a Asibitin Dawanau da ke Kano.
Kungiyar zaman lafiya ta PeacePro ta nuna adawa da matakin Amurka na shiga yaki da Boko Haram da sauran 'yan ta'addan Afrika. Kungiyar ta ce akwai illoli a lamarin.
Wasu yan bindiga dauke da muggan makamai sun kutsa cikin wani gida a jihar Adamawa inda suka sace fastoci biyu, Rabaran Mathew David Dusami da Rabaran Abraham Samman
Kasar Amurka ta bayyana cewa kasarta ta na taimakawa Najeriya da sauran kasashen da suke da bukatar hakan, duk da zargin da ake yi a kan USAID na hannu a Boko Haram.
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Dakarun sojin Najeriya sun ragargaji 'yan ta'adda a sassan Najeriya. Sun kashe yan ta'adda 82, sun ceto mutane 93, sun kwato makamai 86 a hannun 'yan ta'adda.
Rahotanni daga jihar Sakkwato sun bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi kwantan bauna, inda suka yi nasarar hallaka gwarazan jami'ai sun kai guda shida.
'Yan bindiga sun farmaki karamar hukumar Munya a jiahr Neja, sun sace sakataren karamar hukuma da wasu mutum huɗu. Jami’an tsaro sun fara bincike don ceto su.
Yan ta'adda
Samu kari