Yan ta'adda
Wasu 'yan ta'addan IPOB sun dasa bama-bamai a wani yankin jihar Imo, inda sojojin Najeriya suka shiga kafar wando daya dasu cikin gaggawa tare da dakile barnar.
Miyagun yan bindiga sun kai wani mummunan hari kan hanyar Kauran Namoda-Shinkafi a jihar Zamfara, sun kashe mutum shida kuma sun yi awon gaba da matafiya da dam
Wasu 'yan bindiga a jihar Benue sun hallaka wani babban malamin kwaleji yayin da yake dawowa zuwa garin da yake aiki. Matasa sun tafka zanga-zanga kan wannan la
Matasan yankin kudancin Kaduna sun aike da sakon gargaɗi ga tsagerun yan bindiga, waɗan da suka addabi yankin da hare-haren ta'addanci, a cewarsu ya isa hakanan
Rundunar sojin Najeriya ta magantu bayan da aka samu fashewar rokoki da dama a jihar Borno. Ta ce mazauna sun zauna cikin kwanciyar hankali sojoji na kan aiki.
Wasu matafiya sun makale yayin da wasu 'yan bindiga suka tare hanya a wani yankin jihar Neja. Jami'an tsaro daga baya sun zo domin tabbatar da tsaron matafiya.
Hukumar jiragen saman Najeriya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru tace ba a samu tashin bam a filin jirgin saman Maiduguri ba. Ta ce kuma babu wani hari da aka
'Yan bindiga da suka addabi yankunan karamar hukumar Munya ta jihar Niger suna tirsasa mazauna yankin wurin ba su fakitin sigari da sunkin wiwi domin fansa.
A kalla fasinjoji 15 ne miyagun da ake zargin mayakan ta'addanci ISWAP ne suka sace a Borno. Wata majiya ta sanar da cewa an sace su ne Damboa da ke jihar.
Yan ta'adda
Samu kari