Yan ta'adda
Jihar Ondo - Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya bayyana cewa zai baiwa al’ummar jihar Ondo makamai domin kare kansu idan ‘yan ta’adda suka sake kai hari .
Hedkwatar tsaro ta ce manyan kwamandojin yan ta’adda shida sun mika wuya a jihar Borno yayin da dakarun soji suka kashe mayaka 42 a yankin cikin makonni biyu.
Sadiq, 'dan shugaban kungiyar dattawan arewa,wanda aka sace a harin jirgin kasan da 'yan ta'adda suka kai a watan Maris, ya canza kamanni bayan an sako shi..
Masu garkuwan da suka sace fasinjojin jirgin ƙasan Kaduna sun nemi iyalan ragowar mutum 43 da ke hannun su, su haɗa miliyan ɗari- ɗari fansar 'yan uwan su.
Brinin Abuja - Kwamandan NSCDC na FCT, Peter Maigari, wanda ya fitar da wannan rahoton a ranar Juma’a, 8 ga Yuli, 2022 wata lacca mai take; 'Sabuwar Barazana.
Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya ta bayyana neman wasu kasurguman mutane 64 ruwa a jallo daga da suka tsere daga fashin magarkamar Kuje ta Abuja...
Majiyoyin tsaro a Abuja sun bayyana cewa, fitaccen mai garkuwa sa mutane kuma dillalin makama, Hamisu Wadume yana daga cikin masu laifin da suka tsere a Kuje.
Bayan kazamin harin da 'yan ta'adda suka kai gidan Yarin Kuje, wata majiya ta ce an yi ram da yan sanda biyu sun yi magana da yan ta'addan da suka tsere a harin
Bayan harin da yan bidigan kungiyar ISWAP suka kaiwa gidan yarin Kuje a daren ranar Talata ya lafa. Dakataccen dansanda DCP Abba Kyari ya bada labarin abinda
Yan ta'adda
Samu kari