Yan ta'adda
A ranar Lahadi ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari Karamar Hukumar Tsafe inda suka kashe mutane da dama, ciki har da ɗan Kwamishinan harkokin tsaro na jihar.
Wani mummunan labari da ke shigowa gare mu ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun harbe dan kwamishinan tsaron jihar Zamfara mai ci a halin yanzu.
Hukumar kula da ayyukan jirgin kasan Kaduna sun yi karin haske kan gazawar jami’ai a matakai daban-daban wajen dakile mugun farmakin da aka kai wa jirgin kasa.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjoo ya ce kalubalen tsaro sun mamaye gwamnatin shugaban kasa, Muhammadu Buhari fiye da zaton mai tunani a halin yanzun.
Jerin hare-haren da 'yan ta'adda suka dinga kai wa jihohin Kaduna da na Niger a cikin kwanakin nan yasa 'yan Najeriya sun fara tantama kan tsarin tsaron kasar.
Mai Martaba Igwe Nnaemeka Alfred Ugochukwu Achebe na Onitsha, ya bayyana yadda ya tsallake rijya da baya bai shiga jirgin Kaduna zuwa Abuja saboda wata waya.
Gwamnan wanda ke magana bayan da wasu ‘yan bindiga suka yi kai hari kan jirgin kasan Abuja hari a yammacin ranar Litinin, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis
Shehu Sani ya bayyana irin yadda shugabannin 'yan bindiga ke samun damar tattaunawa da gidajen jaridu, amma kuma ake samun tsaiko wajen kama su a kasar nan.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan tsaro, Sanata Kwankwaso, ya bayyana damuwarsa a game da abubuwan dake faruwa na ta'addanci a birnin tarayya Abuja
Yan ta'adda
Samu kari