Yan ta'adda
Rahotanni sun tabbatar da shugaban hukumar yaƙi da dabanci ta jihar Zamfara, Bello Bakyasuwa, ya sha da kyar a hannun ƴan bindigan da suka yi ƙoƙarin halaka shi
Wasu 'yan ta'adda sun yiwa matasa kisan gilla a jihar Filato, inda aka ce sun yiwa matasa biyu yankan rago a jihar da ke Arewa ta Tsakiya a Najeriya, rahoto.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka wasu matasa biyu da suka sace a jihar Zamfara bayan karbar kudin fansa, sun sako wasu 70.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Katsina sun halaka miyagun ƴan ta'adda mutum biyu. Ƴan sandan sun kuma kwato muggan makamai a hannun ƴan ta'addan.
Wani matashi ya shiga hannu bayan da ya kwace wayar wata mata da kuma kokarin soka mata wuka a jihar Kano da ke Arewa maso Yamma. Ya bayyanayadda ya yi satar.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan ta'addan ISWAP sun sace wasu ma'aikatan jinƙai da jami'an tsaro a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun lallaɓa cikin dare suka tafi da su
Rahotanni sun tabbatar da ƴan bindiga sun aika da wasu masu hakar ma'adanai zuwa barzahu a jihar Plateau. Ƴan bindigan sun farmake su ne dai suna cikin aikin su
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar lallasa 'yan bindiga a yankin jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya. An bayyana yadda ya faru.
Rahotanni sun tabbatar da ƙubutar wasu ƴan mata guda biyu na makarantar sakandiren Chibok, da ke a jihar Borno, daga hannun mayaƙan ƙungiyar Boko Haram....
Yan ta'adda
Samu kari