Yan ta'adda
Rundunar sojin Najeriya ta ce wani kasurgumin kwamandan kungiyar Boko Haram mai suna Bulama Bukar ya mika wuya ga dakarun Brigade 5 da ke Gubio a jihar Borno.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai sabon hari a ƙaramar hukumar Anka ta jihar Zamfara. Miyagun ƴan bindigan sun halaka mutum uku tare da sace wasu da dama.
Miyagun ƴan bindiga sun yi kwanton ɓauna kan tawagar ƴan sakai a jihar Bauchi. Ƴam bondigan sun halaka ƴan sakai mutum tara tare da raunata wasu daban.
Miyagun ƴan bindiga sun halaka mutum uku a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Logo ta jihar Benue. Al'ummar yankin sun buƙaci gwamnati ta kai musu ɗauki.
Ƴan ta'addan mayaƙan ƙungiyar ISWAP sun sha kashin su a hannu bayan jiragen yaƙin dakarun sojin saman Najeriya sun yi musu luguden wuta jihar Borno.
Ƴan bindiga sun sake kai farmaki cikin tsakar dare a jami'ar gwamnatin tarayya ta Gusau (FUGUS) da ke jihar Zamfara. Ƴan bindigan sun sace ɗalibai guda biyu.
An dauke daliban makaranta a jihohin Katsina, Zamfara, Nasarawa da Neja. ‘Dan Majalisan Sokoto ya ce satar ‘Yan makaranta zai iya nakasa sha’anin ilmi a Arewa.
Miyagun ƴan bindiga sum halaka wani mutumin da ya je kai kuɗin fansa a jihar Kaduna. Ƴan bindigan sun halaka shi ne bayan ya ƙi yarda su tafi da shi zuwa daji.
Ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari a wata kasuwa a jihar Taraba, inda suka halaka mutum biyu har lahira. Ƴan bindigan sun kai harin ne cikin dare.
Yan ta'adda
Samu kari