Yan ta'adda
Miyagun yan bindiga sun kai sabon farmaki a Katsina inda suka halaka manoma mutum hudu. An nemi wasu mutane masu yawa an rasa bayan harin yan bindigan.
Muhammadu Sanusi II da fitattun ‘Yan siyasa da masu mulki sun ziyarci Tudun Biri bayan kashe mutane. Mun jero gudumuwar da manya su ka bada bayan harin da aka kai.
Rahotanni da ke zuwa sun kawo cewa tsagerun yan bindiga sun kai mummunan hari da kashe hakimin garin Sarkin Kudu da ke karamar hukumar Ibbi ta jihar Taraba.
Dakarun sojoji sun yi galaba kan miyagun yan ta'adda a wata fafatawa da suka yi a jihar Sokoto. Sojojin sun sheke yan ta'adda uku tare da ceto mutanen da suka sace.
Hedikwatar tsaro ta tabbatar da cewa dakarun sojoji sun samu nasarar halaka wasu manyan kwamandojin yan ta'adda mutum hudu a wasu hare-hare da suka kai.
Gwamna AbdulRazaq na jihar Kwara ya ziyarci jihar Kaduna don yin ta'aziyyar mutanen da suka mutu a harin bam tare da ba da tallafin Naira miliyan 200.
Yan bindiga sun aikata barna a Abuja bayan sun sace shugaban kungiyar dillalan jaridu ta birnin tarayya Abuja. Miyagun yan bindigan sun bukaci a ba su N15m.
Rundunar sojin kasan Najeriya ta ce ta samu nasarar fatattakar wasu 'yan bindiga daga dajin karamar hukumar Igabi, jihar Kaduna, ta kwato makamai da babura.
Sojoji sun kai hare-hare akalla takwas kan fararen hula a Najeriya a cikin shekaru shida, inda abin ya fi shafar Arewacin kasar kawai. Mutane da dama sun mutu.
Yan ta'adda
Samu kari