Yan ta'adda
Mataimakin gwamnan jihar Neja, Mista Yakubu Garba, ya bayyana cewa a yanzu haka akwai mutane sama da 5,000 da ke gudun hijira a jihar sakamakon hare-haren.
Rikicin ƙabilanci ya ɓarke a tsakanin mayaƙan Boko Haram a jihar Borno. Mummunan rikicin ya sanya rayukan mayaƙan ƙungiyar ƴan ta'addan masu yawa sun salwanta.
Ƴan bindiga sun kai wani sabon farmaki a jihar Ebonyi da ke yankin Kudu maso Gabashin Najeriya inda suka sace wasu ma'aurata tare da diyar su da direban su.
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar halaka ɗan ta'adda a wani artabu da suka yi a jihar Katsina. Ƴan sandan sun ƙwato makamai masu yawa a wajen ƴan ta'addan.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Sojojin Najeriya aƙalla 20 ne aka tabbatar da rasuwarsu a wani mummunan harin kwanton ɓauna da 'yan ta'addan jeji suka kai mu su a yayin da suka fito bakin aik.
Yan ta'adda
Samu kari