Olusegun Obasanjo
Olusegun Obasanjo, Bishop Matthew Kukah, Atiku Abubakar, Peter Obi, Emeka Anyaoku, Aminu Masari, Aminu Tambuwal da wasu kusoshin Najeriya sun dura Abuja.
Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote zai gina tashar jirgin ruwa mafi girma a Najeriya a Ogun. Dangote zai gina sabon kamfanin siminti.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce N70,000 ba za ta biya nukatun ma'aikata ba. Ya bukaci a hana 'yan kwadago takara bayan barin ofis nan take.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya koka kan yadda 'yan ta'adda da masu shaye-shaye ke zama sarakuna a Najeriya duba da irin miyagun ayyuka da suke aikatawa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i ya fadi dalilansa na goyon bayan Olusegun Obasanjo a rigimarsa da Atiku Abubakar yayin da suke mulki.
Tsohon ministan shari'a a lokacin shugaba kasa Muhammadu Buhari, a lokacin Buhari aka yi wa Joshua Dariye da Jolly Nyame bayan kotu ta kama su da laifi dumu dumu.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce gwamnatocin Buhari da Tinubu su shahara da cin hanci da rashawa. Gwamnatin tarayya ta yi zazzafan martani.
Olusegun Obasanjo
Samu kari