Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasa a Najeriya ya bayyana kadan daga abin da Allah ya halicci kasar ta kasance a kai, amma aka samu akasin yadda 'yan siyasa suka bata komai.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na APC ta yi martani ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kan kira da ya yi na cewa a soke wasu zabuka
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu da ya soke zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, Abdullahi Adamu na APC, Gwamna Obaseki da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan sun rasa rumfar zabensu a babban zabe.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana hanyar da ya bi ya kawo wa shirin tazarcen Obasanjo cikas
Wata kotun sauraron laifuka na musamman a Legas ta yanke wa Dr John Abebe, sirikin tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo daurin shekaru bakwai a gidan yari
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa yana fatan a yi zaben 2023 kuma kada a samu dalilin daga shi saboda duniya duk Najeriya take kallo.
Olusegun Obasanjo
Samu kari