Olusegun Obasanjo
Wata kungiya ta caccaki tsohon shugaban kasa Obasanjo kan zargin kasa tabuka komai wanda ya shafi ci gaba ko nunkasa tattalin arzikin Nigeria lokacin yana mulki
Olusegun Obasanjo ya kare kan shi daga masu sukarsa a kan Peter Obi. Tsohon shugaban kasar yake cewa Najeriya tana bukatar mai halin kwarai ne ya jagorance ta.
Da Janar Ibarahim Babangida ya bari an karasa zaben 1993, a jiya aka ji abin da ya hana jam’iyyar SDP kafa gwamnati da MKO Abiola a matsayin shugaban kasa.
Bidiyon Cif Olusegun Obasanjo sanye cikin kayan makarantar sakandare yana tattaki da tsofaffin daliban Baptist Boys High School dake Ogun ya birgee Jama’a.
Da farko an yi niyya Umar Musa Yar’adua ne zai zama shugaban yakin neman zaben Ibrahim Babangida. Amma a karshe Olusegun Obasanjo ya dauko Gwamnan ya gaje shi.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bawa yan Najeriya shawarwari kan shugaban kasar da ya dace su zaba a 2023, ya ce dole ya fahimci tattalin arziki.
A jiya Olusegun Obasanjo yace da ya so ya yi ta mulki, babu abin da zai hana shi, sannan Obasanjo ya nuna ba da shi za a rika yawon yi wa Peter Obi kamfe ba.
Shugaban kamfanin Dialogue Group, ya maidawa Olusegun Obasanjo raddi a kan goyon bayansa ga Peter Obi, a cewarsa dabarar cigaba da mulki ne kurum na Obasanjo.
Dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya yi alkawarin cewa ba zai yaki Kashim Shettima kamar yadda Olusegun Obasanjo da Atiku Abubakar suka yi ba.
Olusegun Obasanjo
Samu kari