Olusegun Obasanjo
Olusegun Awolowo ya zama Sakataren da zai kula da AfCFTA. Awolowo ya yi sakatare a ma’aikatar tarayya da aka kafa domin cigaban al’umma da kuma harkar sufuri.
Babu adalci wajen yadda Shugaba Muhammadu Buhari yake nada mukamai a Gwamnatinsa. Olusegun Obasanjo ne ya fadi haka yana sukar Gwamnatin Buhari a wani taro.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, da tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, sun haɗu da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ranar Alhamis 26 ga watan Janairu
Wata kungiya ta caccaki tsohon shugaban kasa Obasanjo kan zargin kasa tabuka komai wanda ya shafi ci gaba ko nunkasa tattalin arzikin Nigeria lokacin yana mulki
Olusegun Obasanjo ya kare kan shi daga masu sukarsa a kan Peter Obi. Tsohon shugaban kasar yake cewa Najeriya tana bukatar mai halin kwarai ne ya jagorance ta.
Da Janar Ibarahim Babangida ya bari an karasa zaben 1993, a jiya aka ji abin da ya hana jam’iyyar SDP kafa gwamnati da MKO Abiola a matsayin shugaban kasa.
Bidiyon Cif Olusegun Obasanjo sanye cikin kayan makarantar sakandare yana tattaki da tsofaffin daliban Baptist Boys High School dake Ogun ya birgee Jama’a.
Da farko an yi niyya Umar Musa Yar’adua ne zai zama shugaban yakin neman zaben Ibrahim Babangida. Amma a karshe Olusegun Obasanjo ya dauko Gwamnan ya gaje shi.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bawa yan Najeriya shawarwari kan shugaban kasar da ya dace su zaba a 2023, ya ce dole ya fahimci tattalin arziki.
Olusegun Obasanjo
Samu kari