Olusegun Obasanjo
Mutane da dama sun ragargsji tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo kan umartan sarakunan gargajiya tashi tsaye don gaishe da gwamnan Oyo, Seyi Makinda.
Tun bayan kirkirar bankin CBN a 1958, an Yi Gwamnonin bankin guda 13 wanda su ka yi aiki tare da shugabannin kasar daban-daban kuma a lokuta daban-daban.
Oluwo na Iwo, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya ce abun da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya yi wa sarakunan Oyo, ba zai iya gwada shi a kan sarakuanan arewa ba.
Majalisar Yarbawa ta duniya ta bukaci daukacin sarakunan kudu maso yamma da su tube gaba daya sarautar da Obasanjo ke da su idan ya ki ba da hakuri.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan bidiyon da ke yawo sanda ya nuna cewa ya sanya labule da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya samu kansa a cikin cakwakiya bayan an nuna bidiyonsa yana umartar sarakunan gargajuya su tashi tsaye su gaida shi.
Kehinde Akinyemi, kakakin Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa karya ne tsohon shugaban kasar bai mutu ba yana nan da ransa kuma yanzu haka ma yana wajen kasar.
Tun bayan dawowar dimukradiyya a shekarar 1999 ake ta faman shari'a kan zabubbuka a Najeriya don kalubalantar zabe, mafi yawa na kan mulki ne ke cin nasara.
Olusegun Obasanjo
Samu kari