Olusegun Obasanjo
Majalisar Yarbawa ta duniya ta bukaci daukacin sarakunan kudu maso yamma da su tube gaba daya sarautar da Obasanjo ke da su idan ya ki ba da hakuri.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi magana kan bidiyon da ke yawo sanda ya nuna cewa ya sanya labule da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyyana wa'adin mulki na biyu na tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, a matsayin wanda ya fi kowane nasara.
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya samu kansa a cikin cakwakiya bayan an nuna bidiyonsa yana umartar sarakunan gargajuya su tashi tsaye su gaida shi.
Kehinde Akinyemi, kakakin Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa karya ne tsohon shugaban kasar bai mutu ba yana nan da ransa kuma yanzu haka ma yana wajen kasar.
Tun bayan dawowar dimukradiyya a shekarar 1999 ake ta faman shari'a kan zabubbuka a Najeriya don kalubalantar zabe, mafi yawa na kan mulki ne ke cin nasara.
Olusegun Obasanjo ya na ganin maganar matatar man Fatawal ta fara aiki a shekarar nan kanzon kurege ne, ya ce Bola Tinubu ya daina yaudarar kan shi kan matatun.
Olusegun Obasanjo ya yi wa Muhammadu Buhari kaca-kaca, ya bayyana irin facakar da ya yi. Buhari ya yi facaka da kudi, sannan ya bar kasar nan da tarin bashi
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana hakikanin abunda ya sa ya ɗauko Umaru Musa Yar'adua ya zama magajinsa duk kuwa da ya san bai da lafiya.
Olusegun Obasanjo
Samu kari