Olusegun Obasanjo
Olusegun Obasanjo tsohon shugaban kasa yace Sunday Mbang, tsohon jagoran Cocin Methodist ne kadai jagoran kiristocin Najeriya da yake da tabbas zai tafi aljanna
Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo ya yi muhimmin kira ga kiristoci da su shiga a dama da su cikin harkokin siyasa domin tsaftace harkar zaɓe a ƙasar nan.
Ba bakon abu ba ne a tarihin Najeriya, an yi mutanen da su ka gaza zama Ministoci a gwamnati duk da shugaban kasa ya so ya nada su. Rahoton nan ya kawo wasunsu.
Mai girma shugaban kasa ya aikawa Majalisa wasikar ragowar Ministocin da zai nada. Bola Tinubu ya karya tarihin shekaru 24 yayin nada sababbin Ministocin kasa.
An bayyana cewa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne ya fi kowane daga cikin shugabannin Najeriya yawan ministoci tun farkon mulkin jamhuriya ta huɗu, wato 1999.
Tsohon shugaban Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya ce Najeriya ta kunyata kanta da Afrika baki daya a idon duniya. Obasanja ya bayar da shawarwarin da ya kamata.
Babbar kotun Tarayya ta umarci gwamnatocin Obasanjo da 'Yar Adu'a da Jonathan da kuma Buhari su fadi yadda suka kashe kudaden da ake zargin Abacha na $5bn.
A yayin da ake dakon ministocin Tinubu, mun tattaro muku yawan kwanakin da tsoffin shugabannin ƙasa da suka haɗa da Obasanjo, Yar'adua, Jonathan da Buhari.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce wadanda suka kafa kungiyar Boko Harama a arewa sun fada masa cewa talauci da rashin aikin yi ne ya jefa su a halin.
Olusegun Obasanjo
Samu kari