Peter Obi
Mataimakin shugaban jam'iyyar Labour Party (LP) na ƙasa, Lamidi Apapa, ya karɓe ikon shugabancin jam'iyyar daga hannun shugaban jam'iyyar na ƙasa, Julius Abure.
Chimamanda Adichie ta fito ta rubuta budaddiyar wasika ga Shugaba Joe Biden na kasar Amurka ta ce yarda da sakamakon zaben Najeriya zai bata mutuncin Amurka
Bayanan da muka samu daga shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa, Julius Abure, sun nuna cewa wasu yan daban siyasan sun shiga hedkwatar jam'iyyar da ke Abuja.
Dan takarar shugaban kasa a Labour, Peter Obi ya bayyana yadda aka matsa masa lamba kan ya bar Najeriya bayan da asirinsa ya tonu game da zaben shugaban kasa.
Bayan abinda ya faru da jam'iyyar PDP, babbar Kotun Abuja ta dakatar da shugaban LP daga ayyana kansa a matsayin shugaba na kasa, ta haɗa da wasu mutane 3.
Peter Obi ya yi magana bayan da asirinsa ya tono kan shirinsa na hada kai da kiristoci domin karbar mulkin Najeriya. Ya bayyana kadan daga abin da yake magana.
Ana ta yada cece-kuce da jita-jitan cewa, Tinubu bai da lafiya, sai kawai aka gano hotonsa a kasar waje yana cin duniyasa da tsinke tare da matarsa Oluremi.
Gwamnatin Najeriya ta bakin Ministan Labarai, Lai Mohammed ta zargi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP da mataimakinsa da cin amanar kasa.
A wata sanarwa da sakataren Labour Party na ƙasa, Umar Farouk, ya fitar ranar Litinin ya ce jami'an tsaro sun mamaye Sakatariyar jam'iyyarsu a Imo, sun kwace .
Peter Obi
Samu kari