Peter Obi
Hamzat Lawal ɗan rajin ƙarin hakƙin ɗan adam ya buƙaci Atiku Abubakar da Peter Obi su dunƙule waje ɗaya domin kawar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar ya yi jawabi ga yan Najeriya kan hukuncin kotun zabe.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bukaci yan adawa baki daya su rungumi hukuncin da kotun zabe ta yanke kan babban zaben 2023.
Mai shari’a Abba Mohammed na kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba, ya lissafo abubuwan bukata don takarar shugaban kasa a Najeriya.
Alƙalan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ba su ji daɗin yadda lauyoyin Peter Obi na jam'iyyar Labour Party suka kasa kawo hujjoji a gaban kotu ba.
Atiku Abubakar da Peter Obi daga jam'iyyun PDP da Labour za su daukaka kara bayan hukuncin kotun kararrakin zaben shugaban kasa a Abuja bai yi musu dadi ba.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce jam’iyyar APC za ta yi wa dan takarar PDP, Atiku Abubakar ritaya zuwa Kombina inda zai dunga kiwon kajin turawa.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya kirayi jam'iyyun adawa da su zo don hadin kai da kuma ciyar da kasa baki daya, ya bukaci a yi aiki tare.
Mai girma shugaban kasa ya yi farin ciki da hukuncin da kotu ta zartar na ba shi nasara a kan abokan adawarsa a zaben 2023 watau Atiku Abubakar da Peter Obi.
Peter Obi
Samu kari