
Joe Biden







Joe Biden ya bude kofa ga duk masu neman shiga Soja a Amurka. Shugaba Biden ya sake canza sabon tsarin da Donald Trump ya kawo a kan Sojoji a watan Yulin 2017.

Bayan Trump ya bar mulki, an dawo da maganar takarar Okonjo-Iweala a WTO. Wasu Shugabannin Amurka sun aikawa shugaban kasa Joe Biden takarda a game da batun.

Jam'iyyar PDP ta yi kira ga Shugaban Kasar Amurka Joe Biden ya hukunta wasu ma'aikatan gwamnati da shugabannin jam'iyyar APC kan zargin aikata rashawa, keta hak

Dr. Uzoma Emenike tana cikin Jakadun da aka zaba zuwa kasashen waje. Buhari ya bar tarihi da nadin ta a cikin sababbin wakilan da ya yi zuwa kasashen ketare.

An nuna gidan da sabuwar mataimakiyar kasar Amurka, Kamala Harris za ta zaune tare da iyalanta na tsawon shekaru hudu a wa'addin mulkinta. Harris a ranar Laraba

Mun kawo maku yadda ta kaya tsakanin Bashir Ahmaad da magoya bayan Atiku Abubakar a Twitter bayan kalaman tsohon Mataimakin Shugaba kasa Atiku sun jawo surutu.
Joe Biden
Samu kari