
Politics







Daya daga cikin masu hangen kuɓerar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Abubakar Bukola Saraki, ya isa gidan tsohon shugaban Najeriya, Obasanjo, kan batun takara a PDP

A jihar Oyo, jam'iyyar PDP dake mulkin jihar na cigaba da samun karfi yayin da mambobin jam'iyyun dake hamayya suke tururuwar sauya sheƙa bisa hujjojin su.

Babbar Kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta tsige shugaban jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi bisa gano cewa ya saɓa sharuddan zaɓen PDP.

Bayan tsohon gwamnan Ekiti ya siya Fam da kuma tsohon mataimakin shugaban majalisar dokokin Abia, yanzu yan takara karkashin PDP sun kai 15, duk sun siya Fam.

Sabon shugaban jam'iyyar All Progressive Congress APC ta ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya isa Sakatariyar jam'iyyar ta ƙasa kuma ya samu kyakkyawar tarba .

Ɗaya ɗaga cikin yan takara kuma gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce za su zauna da tsohon mataimakin shugaban ƙasa domin tattauna batutuwa game da 2023

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya roki jam'iyyar PDP ta ba shi dama ya wakilce ta a zaɓen shugaban ƙasa na gaba zai lallasa kowa ya kwato mulki.

Majalisar dokokin jihar Filato ta bayyana kujerar tsohon kakakinta waɓda mambobi suka tsige a baya da ba kowa saboda matakin da ya ɗauka na sauya sheka zuwa PDP

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya bayyana cewa APC ta kammala duk wasu shirye shirye na gudanar da babban taronta na ƙasa a ranar Asabar 26 ga watan Maris.
Politics
Samu kari