
Politics







Daya daga cikin masu hangen kuɓerar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Abubakar Bukola Saraki, ya isa gidan tsohon shugaban Najeriya, Obasanjo, kan batun takara a PDP

A jihar Oyo, jam'iyyar PDP dake mulkin jihar na cigaba da samun karfi yayin da mambobin jam'iyyun dake hamayya suke tururuwar sauya sheƙa bisa hujjojin su.

Babbar Kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta tsige shugaban jam'iyyar PDP reshen jihar Ebonyi bisa gano cewa ya saɓa sharuddan zaɓen PDP.

Bayan tsohon gwamnan Ekiti ya siya Fam da kuma tsohon mataimakin shugaban majalisar dokokin Abia, yanzu yan takara karkashin PDP sun kai 15, duk sun siya Fam.

Sabon shugaban jam'iyyar All Progressive Congress APC ta ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya isa Sakatariyar jam'iyyar ta ƙasa kuma ya samu kyakkyawar tarba .

Ɗaya ɗaga cikin yan takara kuma gwamnan Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya ce za su zauna da tsohon mataimakin shugaban ƙasa domin tattauna batutuwa game da 2023
Politics
Samu kari