
Yajin aikin ASUU







Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira Kungiyar Malaman Jami'o'i, ASUU, su janye yajin aiki, rahoton TVC. Shugaban kasar ya kuma ba wa daliban Najeriya hak

Kungiyar daliban Najeriya ta kasa ta bayyana shirinta na tara kudade ga kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), domin mayar da malaman ajujuwa, inda ta bayyana cewa

Kungiyar Malaman makarantun fasaha a Najeriya ASUP ta sanar da cewa ta yanke shawaran shiga yajin aikin gargadi na makonni biyu fari daga ranar 16 ga Mayu, 2022

Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) reshen kudu maso gabas ta baiwa gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) wa’adin kwanaki tara su bude dukkan jami’o

Malaman jami'o'i sun shafe fiye da watanni biyu suna yajin aiki saboda neman ingantacciyar walwala da kayan aiki don habaka sana'arsu ta koyarwa kamar na kowa.

Ya zuwa yanzu dai alamu na nuna ba a samu jituwa tsakanin FG da kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU ba. ASUU ta kara tsawaita yajin aikinta nzuwa karin watanni 3.
Yajin aikin ASUU
Samu kari