Yajin aikin ASUU
A safiyar Lahadi aka fara jin cewa daga yau za a tafi yajin-aiki a Najeriya. Wannan sanarwa da ake ta yadawa karya ce kacokam kuma jama’a su yi watsi da ita.
Bola Tinubu ya yi wa malaman jami'a zakin baki cewa zai kara masu kudi. Kungiyar ASUU ta ce 7% kacal aka ware za a kashewa bangaren ilmi a Najeriya.
Ginin da ke dauke da ofishin shugabanni da jami’an jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya ya kama da wuta a ranar Juma’ar nan, amma abin ya zo da sauki.
Yanzu haka akwai jami’o’i sama da 140 na ‘yan kasuwa da ke da lasisi daga NUC domin karatun digiri a Najeriya. A rahoton nan, mmun tattaro maku jerin jami’o’i.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan yawan yajin aikin da ƙungiyoyin malaman jami'o'i ke tafiya. Ya ce tattaunawa ce hanyar kawo ƙarshen hakan.
Babu maganar yajin-aikin kungiyar ASUU a jami’o’i Idan Bola Ahmed Tinubu ya na mulki. Tinubu ya je taron yaye daliban jami’ar FUTO, ya dauki alkawarin gyara ilmi.
Shugaban NLC ya zo Jihar Imo ne su na kus-kus da zabe, Gwamna Hope Uzodinma ya ce siyasa ya shigasa, shiyasa aka laka masa dukan shiga yajin-aiki.
Kungiyar kwadago ta NLC, ta lissafa sunayen wasu jami'an gwamnati, 'yan sanda, ciki har da tsohon kwamishan 'yan sanda na jihar Imo da take so a hukunta.
Majalisar dattawan Najeriya ta buƙaci kungiyoyin kwadago na ƙasa su hakura su janye yajin aikin da suka fara domin nuna suna kishin ƙasa da bin doka da oda.
Yajin aikin ASUU
Samu kari