Yajin aikin ASUU
A labarin, za a ji yadda kungiyoyin ma'aikatan malaman manyan makarantu a Najeriya su ka ce ba za su zuba ido gwamnati ta watsar da lamarinsu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta bayyana takaicin yadda gwamnatin tarayya ta karya alkawarin da ta dauka a kan 'ya'yanta.
ASUU ta yi barazanar shiga yajin aiki a fadin Najeriya kan gazawar gwamnati na cika alakawuran da ta dauka a 2009, yayin da minista ya musanta wanzuwar yarjejeniyar.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta aika da sakon gargadi ga gwamnatin tarayya kan yajin aiki. ASUU ta ce gwamnati ta yi watsi da bukatunta.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
ASUU, NASU, SSANU da NAAT sun tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani a LASU kan batun albashi da bukatar gwamnati ta aiwatar da karin albashi na kasa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana nasarar da gwamnan Edo, Monday Okpepholu ya samu a kotu a matsayin zaburarwa don aiki ga jama'arsa.
ASUU ta fara janye ayyuka a jami'o'in Najeriya saboda jinkirin albashin watan Yuni, 2025, ta ce za ta aiwatar da tsarin "ba albashi, babu aiki" har sai an biya su.
Yajin aikin ASUU
Samu kari