Yajin aikin ASUU
ASUU, NASU, SSANU da NAAT sun tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani a LASU kan batun albashi da bukatar gwamnati ta aiwatar da karin albashi na kasa.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana nasarar da gwamnan Edo, Monday Okpepholu ya samu a kotu a matsayin zaburarwa don aiki ga jama'arsa.
ASUU ta fara janye ayyuka a jami'o'in Najeriya saboda jinkirin albashin watan Yuni, 2025, ta ce za ta aiwatar da tsarin "ba albashi, babu aiki" har sai an biya su.
A labarin nan, za a j cewa kungiyar tsofaffin yan sandan Najeriya sun bayyana cewa za su fito tituna domin shaida wa gwamnati halin da suke ciki.
Gwamnatin Neja ta rufe jami'ar IBB da le Lapai bayan kashe wani dalibi. An rufe jami'ar IBB ne domin bincike kan hakikanin abin da ya faru domin gaba.
Kungiyar ma'aikatan shari'a ta Najeriya, JUSUN ta dakatar da yajin aiki bayan ganawa da CJN da wakilan gwamnati, ta umarci ya'yanta su koma aiki 4 ga Yuni, 2025.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya watau ASUU ta yi barazanar tsunduma yajin aiki matukar gwamnatin tarayya ba ta cika mata alkawurran da ta ɗauka ba.
Kungiyar ASUU reshen Jami’ar Sokoto ta fara yajin aiki na dindindin saboda rashin biyan albashi da alawus, tana zargin gwamnati da nuna halin ko-in-kula.
Malaman Ebonyi sun shiga yajin aikin sai baba-ta-gani bayan wasu shugabannin kananan hukumomi sun gaza biyan albashin watanni uku na malaman firamare.
Yajin aikin ASUU
Samu kari