Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi karin haske kan yiwuwar sake tattaunawa da Iran. Trump ya bayyana abin da Iran ta amince da shi kan mashigar Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Kafin majalisar dattawa ta sauke Sanata Ali Ndume Sanata Yemi Adaramodu ya labarta cewa babu shirin sauke shi bisa kalaman da ya yi a kan shugaba Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya jawo ƙarin mutane cikin gwamnatin jihar, ya fitar da sunayen mutane 1,270 da naɗa a matsayin masu taimaka masa.
Majalisar dattawan Najeriya ta sauke Sanata Ali Ndume daga matsayin babban mai ladabtarwa na majalisar bayan sukar shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sha alwashin sake kwato kujerun shugabbancin da ta rasa a hannun jam'iyyun siyasa. Ta shirya dawowa kan mulki.
Kansilolin karamar hukumar Egor a jihar Edo sun tsige shugaban karamar hukumar kan zarge-zargen rashawa. Sun kama shi da kara kasafin kudi da N1.7bn.
Kalaman Sanata Ali Ndume kan Bola Tinubu bai yiwa 'yan majalisa masu goyon bayan shugaban dadi ba, wanda ya sa yanzu haka wasu ke shirin yadda dakatar da shi.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ta ce ta kammala duk wasu shirye-shirye na gudanar da zaɓen kananan hukumomi a ranar 19 ga watan Oktoba, 2024.
Idan har aka zabe shi matsayin gwamnan Ondo, Ayodele Olorunfemi, dan takarar gwamna na LP ya ce zai biya N120,000 matsayin mafi karancin albashi ga ma’aikata jihar.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan kudirin dokar kirkiro zababbin kananan masarautu 3 a jihar bayan majalisar dokoki ta amince da shi.
Siyasa
Samu kari