Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Rigima ta fara dawowa sabuwa a jihar Edo bayan Kwamared Philip Shaibu ya sanar da duniya cewa ya koma bakin aiki a matsayin mataimakin gwamnan jihar.
Gwamna Godwin Obaseki Joseph Eboigbe a matsayin sabon sakataren gwamnatin jihar Edo bayan Osarodion Ogie ya yi murabus domin tsayawa takara a zaben gaba.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya fito ya caccaki salon mulkin gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu.
Babbar kotun jihar Ribas mai zama a Fatakwal ta rusa kwmaitin rikon kwarya na jam'iyyar APC a jihar Ribas, ta ce an yi kuskure wajen korarar zababbun shugabanni.
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar APC na Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya ce ƴan majalisun tarayya da na jihohi sun zama ƴan amshi shata a Najeriya.
Majalisar dattawa ta mayarwa tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo martani sannan ta ce ‘yan majalisar tarayya ba sa samun tukuicin kudi daga fadar shugaban kasa.
Wani abin fashewa da ake kyautata zaton bam ne ya tarwatsa sakatariyar jam'iyyar APP da ke yankin Fatakwal a jihar Ribas da tsakar daren wayewar Litinin.
Jam'iyyar APC ta yi magana da majalisar dattawan Najeriya kan dawo da Sanata Ali Ndume matsayinsa na mai tsawatarwa a majalisa bayan ganawa da Ganduje.
Tsohon shugaban APC, Lukman Salihu ya bukaci Peter Obi, Atiku Abubakar da Rabi'u Kwakwaso su hada kai wajen kawo karshen mulkin Bola Tinubu a 2027.
Siyasa
Samu kari