Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana cewa garambawul din da Bola Tinubu ya yi ci gaba ne da ake bukata amma har yanzu akwai sauran aiki a gabansa.
Da alamu dai rikicin NNPP ya ɗaba kan manyan jiga-jiganta, taron Dr. Rabiu Kwankwaso da ƴan majalisar tarayya na Kano ya ƙara nuna ɓarakar da ta kunno kai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi magana kam zaben kananan hukimomin da aka gudanar da jihar. Gwamna Abba ya ce an yi sahihin zabe a jihar.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Kano, Mu'az Magaji ya caccaki tsarin yadda jam'iyyar APC ke neman mulki a jihar inda ya ce dole ta bar dogaro da karfin iko daga sama.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mafi yawan wurare da ake gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano yan banga ne ke ba da tsaro rike da sanduna da kuma adduna.
Rahotanni sun bayyana cewa al'ummar jihar Kano sun bi dokar takaita zirga zirga sau da ƙafa yayin da harkokin zaɓe suka fara kankama a jihar Kano yau Asabar.
Al'ummar Najeriya da dama sun yi ta korafi bayan ganin shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio a cikin masallacin Juma'a na Abuja da Bola Tinubu.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Kananan hukumomi sun samu ‘yanci, amma har yanzu kusan gwamnoni ne ke da ta-cewa wajen takara. Akwai rudani game da cin gashin kan da kananan hukumomin.
Siyasa
Samu kari