'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Yayin da rikicin gwamnatin Edo da shugabannin ƙananan hukumomi ke ƙara tsananta, ciyamomi 2 da ƴan majalisarsu watau Kansiloli 13 sun fice daga PDP zuwa APC.
Kungiyar matasa da ke goyon bayan Atiku Abubakar watau NYFA ta caccaki Rabiu Kwankwaso kan kalaman da ya yi kan tsohon mataimakin shugaban ƙasar.
Kungiyar APC a shiyyar Arewa ta Tsakiya ta maida martani ga shugaban NNPP na Kano, Hashimi Dongurawa wanda ya ce Bola Tinubu ba zai kai labari ba a 2027.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa ba zai ci gaba da jure wulakancin da ake masa daga ɓangaren Nyesom Wike ba inda ya ce ya gama hakuri kan haka.
Dattawan jihar Rivers sun ja kunnen Wike inda suka ce ya tabo stuliyar dodo tun da ya tabo tsohon gwamnan jihar Peter Odili. Sun bukaci Wike ya ba Odili hakuri.
Gwamnan jihar Bauchi ya ce rasuwar da aka masa ta Hauwa Duguri ce ta hana shi zuwa gaisuwar sabuwar shekara gidan Bola Tinubu a 2025 ba sabanin haraji ba.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta zargi tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi da yin soki burutsu a kan salon mulkin Bola Tinubu.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa cikin sauki za ta kayar da Bola Tinubu a 2027 a zabi Rabi'u Kwankwaso saboda tsare tsaren masu wahala da ya kawo Najeriya.
Babban manajan kogunan Hadejia da Jama’are, Rabiu Suleiman Bichi, ya bayyana cewa Kano za ta kada kuri'a sosai ga APC da Bola Tinubu a zaben 2027.
Siyasa
Samu kari