Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Sheikh Bashir Ahmad Sani Sokoto ya sanar da cewa jam'iyyar ADC bata ba shi takara ba. Hakan ya nuna cewa ba zai yi wa jam'iyyar takarar gwamna ba.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Iliya Damagum ya ja kunnen masu amfani da kafafen sada zumunta kan yada labaran karya a kan PDP.
Manyan 'yan siyasa a Najeriya sun fara shiri domin tunkarar zaben 2027 mai zuwa. Ibrahim Shekarau da Salihu Lukman sun fara shirin tunkarar Tinubu a 2027
Tsohon shugaban karamar hukumar kwaryar birnin Abuja watau AMAC, Prince Nicholas Ukachukwu ya sauya sheka zuwa APC tare da shiga takarar gwamnan Anambra.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP a jihar Abia, Sanata Emma Nwaka, ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Sauya shekarsa na zuwa ne bayan ya yi murabus daga PDP.
Solomon Dalung ya ce wasu 'yan-ba-ni-na-iya masu hadari sun keware Bola Tinubu kamar yadda suka kewaye Buhari suka hana ruwa gudu suka killace shugaban kasa.
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Kiru da Bebeji ya bayyana cewa rigingimun cikin APC ba za su bari wani daga cikin NNPP ya fice zuwa cikinta ba.
Daya daga cikin jagororin APC a Kano, Hon. AbdulMumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa siyasar Abdullahi Umar Ganduje ya na mummunar adawa da siyasar Rabi'u Kwankwaso.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai da Manjo Hamza Al-Mustapha da shugaban jam'iyyar SDP da wani jigon PDP sun yi wata ganawa a birnin Abuja.
Jigo a siyasar jihar Kano karkashin APC, Murtala Sule Garo ya fara kokarin ganin an samu hadin kai a tsakanin Rabi'u Kwankwso, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau
Siyasa
Samu kari