Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya taka wa muƙarrabansa burki, ta ce da Jonathan ya lalata adawa da APC ba ta hau mulki ba.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba ta da wata fargaba kan hadakar 'yan adawa da ke son kawo karshen mulkin Tinubu a shekarar 2027.
Shafin yanar gizon ADC ya gamu da yawan masu shiga domin yin rajista, lamarin da ya jawo ya lalace sau uku a cikin mako daya. ADC na son zama babbar jam'iyyar adawa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya. Ya ce zai fadi jam'iyyar da zai koma.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya faɗa kwanakin baya, sun jin tsoron Gwamna Peter Mbah.
Adamu Waziri, tsohon ministan Najeriya, ya fice daga jam'iyyar PDP zuwa ADC don neman shugabanci na nagar saboda damuwar rashin tsaro da halin tattalin arziki.
Jam'iyyar NNPP reshen Kudu mado Yamma ta buƙaci ƴan Najeriya su kauracewa zaɓen duk wata jam'iyya ko ƴan siyasar da suka gaza cika masu alkawurra.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Peter Obi, ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai yi murna da shi idan ya samu nasara zama shugaban kasa.
Siyasa
Samu kari