A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta sake jaddada matsayarta a kan batun kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya yayin da ake sa ran sulhu da Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Sanata da ke wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya yi karin haske kan rashin lafiyar shugaban kasa, Bola Tinubu da ake ta yadawa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Atiku ya yi Allah wadai da hukumar EFCC ta tsare Tambuwal, yana zargin gwamnatin Tinubu na amfani da yaki da rashawa wajen gallaza wa ‘yan adawar siyasa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya ce Peter Obi ne ya aamu nasara a zaben shugaban kasa na 2023 amma Bola Tinubu ya murde masa.
Wani jigon APC, Kwamred Faizu Alfindiki ya yi magana kan siyasar jihar Kano inda ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso ya nemi afuwar Abdullahi Umar Ganduje.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta zargi APC mai.muki da amfani da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC wajen dakushe kaifin da 'yan adawa suke da shi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya ce ba shi da masaniya a kan yadda aka hada hannu wajen samar da ADC da ke adawa da Bola Tinubu.
Dan majalisar wakilai wanda ke wakiltar wasu mazabobi a jihar Kogi, Leke Abejide ya yi hasashen nasarar Bola Tinubu idan ya yi takara da Goodluck Jonathan a 2027.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya na son ganin ta kawo karshen rikicin da take fama da shi. PDP ta amince da bukatun da Nyesom Wike ya gabatar a gabanta.
Siyasa
Samu kari