Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta fara tattaunawa a cikin gida kan wanda ya dace ta tsaƴar takara domin gwabzawa da shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa bai taba shiga harkar magudin zabe ba. Ya nuna yatsa ga 'yan siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Tsohon karamin ministan ayyuka, Dayo Adeyeye, ya bayyana cewa rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, ba za ta kawo cikas ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu ba 2027.
Bayan kalaman Peter Obi game da wa'adin mulki, Gwamna Abdullahi Sule ya gargae shi cewa matsin lamba na siyasa na iya hana cika alkawarin wa’adin mulki daya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi kira ga 'yan adawa da su zama tsintsiya madaurinki daya don kwace mulki a hannun APC.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya bukaci a kori wasu mutane da suka fito suka yi adawa da manufofin jam'iyyar PDP. Ya ce ciki har da Nyesom Wike.
Tsohon shugaban ma'aikata a ofishin shugaban APC na ƙasa, Muhammed Garba ya musanta rahotanni da ke cewa an fara zaman diya da manja tsakanin Tinub[ da Ganduje.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce babu wanda ya dace da takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP kamar tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan.
Siyasa
Samu kari