Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa ya samu nasarar a ƙarar da NNPP da ɗan takararta na gwamna, Hon. Gbenga Edema suka kalubalanci zaɓen fidda gwanin APC.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta sake yin rashi na wasu mambobinta a majalisar wakilai. 'Yan majalisar wadanda suka fito daga Katsina sun koma APC.
Daniel Bwala ya ce ikirarin haɗakar jam’iyyun adawa kafin zaɓen 2027 mafarki ne kawai, ya ce babu wata jam’iyya mai goyon bayan su Atiku wajen adawa da Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta haramta watsa shirye-shiryen siyasa kai tsaye a gidajen radiyo da talabijin a jihar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya maka Natasha Akpoti a gaban kotun tarayya yana neman ta ba shi hakuri kan sakon da ta wallafa.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya fusata da dakatarwar da tsagin Julius Abure ya masa, ya bukaci hukumomin tsaro su kama bisa zargin sojan gona bayan hukuncin kotu.
Shugaban majalisar dokokin jihar Edo, Rt. Hon. Blessing Agbebaku, ya bayyana cewa dalilinsa na barin PDP zuwa jam'iyyar APC bai da nasaba da jam'iyya.
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa maida Najeriya tsarin jam'iyya ɗaya ba tare da wani tsari ba, hatsari ne mai girma ga ƙasar.
Jam'iyyar APC ta sake wargaza shirin jam'iyyun adawa inda tsohon gwamnan Delta, Dr. Emmanuel Uduaghan da ƴarsa wacce kwamishina ce suka warsar da PDP.
Siyasa
Samu kari