Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya sake yin magana kan yakin da aka kaddamar a kan kasarsa. Ya bayyana cewa yakin ya sabawa dokokin duniya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000 da aka amince da shi a kasa.
Bayan kungiyar kwadago da gwamnatin tarayya sun amince da karin mafi karancin albashi zuwa N70,000, Legit ta bayyana kalubale da ke kan ma'aikata da yan kwadago.
Legit ta yi waiwaye kan yadda zanga zangar adawa da cire tallafin mai ta gudana a Najeriya a shekarar 2012 da zanga zangar End SARS a shekarar 2020 lokacin Buhari.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya ki karbar nadin da aka yi masa na shugaban kwamiti a majalisar dattawa ta 10.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani ya ga rashin dacewar matakin da gwamnatin tarayya ta dauka a kan daliban masu kananan shekaru.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya miƙawa sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Abdulƙadir takardar naɗinsa bayan dawo da shi kan karagar mulki ranar Laraba.
Wani fusataccen Fasto a jihar Enugu mai suna Linus Okwu ya zane mambobin cocinsa saboda sun ki share harabar wurin ibadar yadda ya umarce su gaba daya.
Gwamnatin jiha Yobe ta sanar da kammala shirye shiryen karbar shugaba Bola Ahmed Tinubu domin ziyarar kaddamar da ayyuka ciki har da raba kayan tallafi.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin shigo da man fetur daga kasashen ketare duk da cewa matatar man Dangote da ke Legas ta fara aiki, Hukumar NMDPRA ta yi bayani.
Labarai
Samu kari