Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Duk da dokar hana fita a jiihar Benue, 'yan bindiga sun bijirewa dokar inda suka kutsa cikin kauye tare da hallaka mutane 18 yayin harin da tsakar dare.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Kungiyar Arewa Progressives for Good Governance ta soki tsohon Ministan matasa, Solomong Dalung kan zargin goyon bayan zanga-zanga inda ta ce rashin adalci ne.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa zai mutunta hukuncin Kotun Koli kan 'yancin cin gashin kananan hukumomi a kasar nan.
Hadimin Shugaba Bola Tinubu kan harkokin yada labarai, Bayo Onanuga, ya yi zargin cewa magoya bayan Peter Obi ne ke shirya zanga-zangar da ake shirin yi a kasar nan.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya bayyana cewa matasan jihar ko kadan ba za su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin yi ba kan halin kunci a Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
Gwamnati ta ce Sarkin Gaya ne kadai ya rungumi kaddara lokacin da aka rushe masarautu a Kano. Kalaman Sarkin Gaya da suka sa ya koma karaga bayan tsige Sarakuna.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu, da ya saurari koken 'yan Najeriya kan tsadar rayuwa.
Labarai
Samu kari