Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Bincike ya nuna iƙirarin sojojin Amurka sun kama ƴan Najeriya 8 masu tallafa wa ta’addanci ƙarya ne. An gano Amurka ta sanya takunkumi kan mutane 8 ne kawai.
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
Mawakin siyasa a Arewa, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da wani sabon faifan bidiyo domin godiya ga al'umma da Shugaba Bola Tinubu da jami'an tsaro.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa ya ci gaba da sukar shugaban kasa Bola Tinubu. Ndume ya ce mafi karancin albashin N70,000 ya yi kadan.
Gwamnatin jihar Lagos ta shirya kakaba karbar haraji kan masu ajiye ababan hawa a wuraren ibada da sauran hanyoyi wanda ake sa ran zai fara aiki a watan Oktoba.
'Yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka mutum biyu a wani hari a jihar Ondo. 'Yan bindigan sun kuma sace matafiya mutum biyar.
Biyo bayan yarjejeniyar Shugaba Tinubu da 'yan kwadago na biyan N70,000 matsayin sabon mafi karancin albashi, Mun kawo jerin gwamnonin da suka amince da hakan.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Muhammad Adam Albaniy ya yi tsokaci kan shirin raba tirelolin shinkafa inda ya ba shi ne mafita ba.
Wasu matasa karkashin gamayyar kungiyoyin matasan yankin Arewa ta Tsakiya sun fasa shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan a watan Agusta.
Matashin da ya yi hudubar jefo malamai masu hana zanga-zanga daga minbari mai suna Junaidu Abdullahi ya gamu da matsala bayan jefa shi gidan yari.
Labarai
Samu kari