Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan fashi da makamai ne sun aace muhimman abubuwa yayin da suka kutsa dakunan kwanan dalibai a Jami'ar OOU da tsakar dare.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Babban daraktan hukumar NPC, Baffa Dan Agundi ya bayyana shirin ma'aikatarsa wurin samar da ayyukan yi har miliyan daya a Najeriya da samar da kudin shiga N3bn.
Gwamnatin jihar Zamfara ta karyata cewa ta ware kudi ₦19.3bn ga kayan dafa abinci a jihar. Gwamna dauda Lawal ya bayyana cewa ₦400m aka ware ga aikin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da su kara hakuri kan wuyar da suke sha sakamakon manufofin da ya kawo a gwamnatinsa. Ya ce sauki na tafe.
Masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya sun koka bisa yadda jami'an tsaro su ka kashe wasu daga cikinsu a sassan kasar a lokutan da su ke tattaki.
Ministan kudi, Wale Edun ya yi magana kan batun dawo da tallafin mai inda ya ce kwata-kwata babu tsarin a kasafin kudin wannan shekara ta 2024 da ake ciki.
Shugaban hukumar wayat da kan jama'a NOA, Lanre Issa-Onilu ya ce dawo da tallafin mai ba zai warware matsalar talaucin da ake ciki ba sai dai ya ƙara.
Yayin da rashin tsaro ya ke kamari, an gano yadda gwamnatin tarayya ta fitar da kudi masu nauyi domin yakar ta'addanci a sassan da ta'addanci ya yi katutu.
Abba Kabir Yusuf zai kashe kudi sama da N268m ga masu ba shi shawara da ma'aikatar sufuri a fadin jihar. Ya ce aikin zai taimaka wajen inganta aikin gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta ja kunnen kasashen waje masu goyon bayan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Gwamnatin ta fadi kwakkwaran matakin da za ta dauka.
Labarai
Samu kari