Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamna Abdullahi Sule ya amince da fatattakar kwamishinoni shida a Nasarawa, yana mai cewa sauyin wani bangare ne na dabarun kara inganta aikin gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta buɗe tsarin neman bashin komfuta da wayoyi ga 'yan Najeriya ta CREDICORP da Ma'aikatar Sadarwa. Koyi hanyoyin cika fom da waɗanda suka cancanta.
Wani dan damfara a Kano yana cewa shi kanin Sheikh Gadon Kaya ne. Dan damfarar na kama da Sheikh Gadon Kaya sai yake amfani da hakan yana damfara.
Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya (CDS), Janar Christopher Musa, ya koka kan ayyukan masu ba 'yan ta'adda kayan aiki da bayanai. Ya ce suna kawo babban cikas.
'Yan kasuwar mai sun nuna farin cikin dawowar matatar Fatakwal inda suka ce akwai yiwuwar farashin fetur ya sauka saboda gasa da kuma wadatar man a kasuwa.
Kwamishinan Kano, Hon. Sani Auwal Tijjani ya karyata takardar sauke sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga mukamin Khalifan Tijjaniyya na Najeriya.
Gwamnan jihar Kaduna ya nemi daukin Shugaba Bola Tinubu yayin da ya gabatar masa da rahoton ci gaba da aka samu a jihar ta fuskar tsaro da rayuwar al'umma.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta fara aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatanta a watan nan.
Ministan harkokin kasashen wajen Najeriya Bianca Ojukwu ta ce Bola Tinubu zai saki Nnamdi Kanu. Ministar ta ce sakin Kanu zai taimaka wajen kawo zaman lafiya.
Gwamnati ta ce ana sa ran manyan motocin dakon mai guda 200 za su dinga loda fetur kullum daga matatar mai ta Fatakwal mai karfin tace ganga 600,000 kullum.
Hukumar korafe korafe da Yaƙi da cin hanci ta Kano (PCACC) ta kai samame wani sito inda ake zargin ana zazzage shinkafar da gwamnati ta bayar a matsayin tallafi.
Labarai
Samu kari