Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Kungiyar ECOWAS ta sake tabbatar da ƙaddamar da kuɗin ECO a shekarar 2027, tare da jaddada haɗin kan tattalin arziki da tsaro a yankin Yammacin Afirka.
An samu tashin gobara a harabar ofishin gidan rediyon Najeriya da ke Legas. Jami'ai sun yi kokarin kashe gobarar wacce ba a san musababbin tashin ta ba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da matarsa, Oluremi Tinubu sun isa birnin Farisa na ƙasar Faransa da yammacin jiya Laraba, sun fara ziyarar aiki ta kwana 3.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya fara biya ma'aikata mafi karancin albashin N85,000 kamar yadda ya yi alkawari a baya inda ma'aikatan suka yi godiya.
Mukaddashin hafsan rundunar sojin Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya yi alkawarin kakkabe duk wata barazana ta tsaro a kasar nan idan ya zama COAS.
Sanatan Kano ta Kudu, Kawu Sumaila ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan abin alheri ga jihar Kano bayan amincewa da N95bn domin bunkasa noman rani a jihar.
Babbar Kotun Kano ta tanadi hukunci kan korafin da aka shigar game da kudin kananan hukumomin jihar inda kungiyar NULGE ke korafi kan CBN da ministan shari'a.
Ciroman Kano, Aminu Muhammadu Sanusi II ya ziyarci jihar Jigawa. Ya gana da gwamna Umar Namadi da sarkin Dutse, Hamim Nuhu Muhammad Sanusi a Garu.
Kwamitin majalisar dattawa mai kula da rundunar sojojin kasa ta fara tantance Laftanar Janar Oluyede sakamakon wasikar da Bola Tinubu ya aika ranar Talata.
Majalisar Tarayya ta yabawa Gwamna Mohammed Umaru Bago na jihar Niger wurin bunkasa harkokin noma da sauran manyan ayyuka da tattalin arziki a jihar.
Labarai
Samu kari