Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Mun samu wasu rahotanni da suka tabbatar da cewa kazamar fada ta barke tsakanin yan banga da kuma yaran Bello Turji a yankin Fadamar Tara da ke jihar Zamfara.
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Benue, Philip Agbese ya yabawa Bola Tinubu kan sabon kudirin haraji da ke gaban Majalisa inda ya ce yan Najeriya za su yaba masa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan da ke tayar da kayar baya. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda guda 135 a cikin sati daya a sassan kasar nan.
Babban banki watau CBN ya lashi takobin sa ƙafar wando ɗaya da duk bankin da ya gaza samar da isassun kudi ga kwastomominsa a wannan lokaci na karshen 2024.
Fitaccen lauya, Bulama Bukarti ya bayyana irin illar da kudirin harajin da Bola Tinubu ya kawo zai yiwa tattalin arzikin Arewa inda ya ce za a nakasa yankin.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai masu tarin yawa a hannun 'yan ta'addan.
Rundunar yan sanda ta kwashi wani mazaunin birnin Abuja mai suna Usman Isma'il da ya harbi kansa ya samu raunuka yayin gwada maganin bindiga da ya haɗa.
An samu tashin gobara a wata fitacciyar kasuwa da ke jihar Legas. Gobarar wacce ta tashi ta lalata shaguna masu yawa. Hukumomi sun ce ba a samu asarar rai ba.
Dakarun rundunar sojin Operation Haɗin Kai tare da haɗin guiwar ƴan banga sun hallaka kwamandan Boko Haram, Abu Shekau da wasu ƴan ta'adda 4 a Yobe.
Labarai
Samu kari