Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
Majalisar wakilai ta janye kudirinta kan batun kafa rundunar yan sandan jihohi bayan shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da irinsa a zaman ranar Talata.
kungiyar NLC ta ce cire tallafin man fetur ya kawo karin matsaloli, yayin da Tinubu ya kare matakin da zancen ceto makomar tattalin arzikin Najeriya.
NAFDAC ta lalata kayan Naira biliyan 120, ta gargadi jama’a kan amfani da abinci da magunguna marasa rajista, ta kuma rufe shaguna 150 saboda jabun kayayyaki.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa 'yan bindiga sun hallaka wasu daga cikin jami'anta bayan sun yi musayar wuta a jihar Imo. An nemi wani jami'in an rasa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya taya Buhari Sunusi Idris murna bisa nasarar lashe gasar Alkur'ani ta ƙasa da kashi 98.2. An ba Buhari kyautar kujerar aikin Hajji.
Wasu rahotanni da aka wallafa a dandalin sada zumunta na Facebook, sun ce an kashe sojojin Najeriya 80 a wata arangama da ‘Yan Biafra. An gano gaskiyar lamarin.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hari kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da lalata makamai masu yawa.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta dauki nauyin karatun wasu matasa a jami’o’in waje. Dawowar wadannan dalibai ke da wuya sai aka ji mai girma gwamna ya ba su aiki.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki zarge-zargen da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani ya yi inda ya ce zai iya yin kuskure a maganganunsa.
Tun daga rugujewar tushen wutar lantarki na kasa har zuwa rikicin sarautar birnin Kano, Legit.ng Hausa ta yi tsokaci ne kan abubuwa 10 da suka mamaye shekarar 2024.
Labarai
Samu kari