Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya gargadi masu neman raba kan ‘yan Najeriya da Nijar. Shehin ya na cikin manyan malaman addinin musulunci da ake tunkaho da su.
Alakar da shugaba Muhammadu Buhari ya shigar da Najeriya da Sin ta dawo danya. Burin gwamnatin tarayya shi ne ganin ta karya tasirin Dala wajen ciniki a kasuwanni
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi magana kan kuskuren da jami'an tsaro suka yi wajen jefa bama-bamai kan fararen hula a kauyukan Sokoto.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda masu kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan. Sun hallaka miyagu tare da cafke masu aikata laifuka.
Duk da korafe-korafe da ake yi kan kafa kotunan Shari'ar Musulunci, an yada idiyon Sheikh Dawood Malaasan da ya jawo cece-kuce a jihohin Yarbawa.
Farashin man fetur ya fara sauka a Najeriya bayan matatar Ɗangote ta rage kuɗin lita ga ƴan kasuwa a makon da ya wuce, mun tattaro maku dalilai guda huɗu.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da wani limamin cocin Anglican tare da iyalansa a jihar Ondo. Sun bukaci a ba su makudan kudaden fansa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa motoci biyu sun yi taho-mu-gama kuma suka kama wuta, inda mutane 13 suka kone kurmus a wani hatsarin mota a jihar Ondo.
Prince AbdulƘadir Mahe, shugaban ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Kwara ya kwanta dama ranar Asabar da safe, Gwamna Abdulrahman Abdulrazak ya tabbatar.
Labarai
Samu kari