Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Janar Yakubu Gowon ya ce marigayi Muhammadu Buhari ya mulki Najeriya cikin adalci, ba tare da fifita wani yanki ba, yana bai wa dukkan jihohi kulawa iri ɗaya.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ma'aikatu da hukumomin gwamnati za su fara bayyana don kare kasafin kudinsu a gabanta kafin aincewa da shi.
Kungiyar manyan malaman jami'o'i ta na dab da shiga sabon yajin aiki matukar gwamntin tarayya ta ki duba bukatun da aka dade ana neman a magance su.
Allah ya yi wa mahaifiyar sarkin Machina da ke ke jihar Yobe rasuwa. Mahaifiyar Alhaji Dr Bashir Albishir Bukar Machina ta rasu ne bayan ta yi fama da jinya.
Hukumar kwastam ta karya farashin man fetur zuwa N400 duk lita. Za a sayar da fetur a farashi mai rahusa domin rage radadin rayuwa ga talakawan Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi magana kan barakar da aka so kawowa tsakaninsa da Gwamna Abba Kabir Yusuf a kwanakin baya.
Gwamnatin Tinubu ta ce, akwai laifin wasu gurbatattun 'yan Najeriya wajen ganin gwamnati ta gaza gyara wutar lantarki duk da bukatar hakan cikin lokaci.
Wani jirgin sama na fasinjoji ya gamu da tangarɗa a lokacin da zai sauka a kasar Koriya ta Kudu, ana fargabar kusan suka mutanen ciki sun rasa rayukansu.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta mika sakon jaje ga iyalan mutanen da iftila'in harin bam ya ritsa da su a Sokoto. Ta bukaci gwamnati ta ba da diyya.
An ruwaito cewa, gwamnatin Najeriya ta kashe makudan kudade domin tabbatar da an shiryar da 'yan Boko Haram tare da maida su mutane kamar kowa a kasar.
Labarai
Samu kari